Nigeria: kwastan ta koka kan kashe jami`anta

Nigeria: kwastan ta koka kan kashe jami`anta - Hello people APPSGAMEZONE, In the article you are reading right now with the title Nigeria: kwastan ta koka kan kashe jami`anta, We have prepared this article for you to read and retrieve information therein. Hopefully the contents of this post Article news, Article Nigerian, We write this you can understand. well, happy reading.

Judul : Nigeria: kwastan ta koka kan kashe jami`anta
link : Nigeria: kwastan ta koka kan kashe jami`anta

Baca juga


Nigeria: kwastan ta koka kan kashe jami`anta

A Najeriya, Hukumar hana fasa kwauri ta kasar wato kwastan ta koka da yadda take asarar jami`anta a yakin da suke yi da masu fasa-kwauri.
Hukumar


Hukumar ta ce a wannan shekarar kadai jami`anta sama da 70 ne suka rasu a irin wannan arangamar.

A wata hira da akayi da shugaban hukumar Kanar Hamid Ali mai ritaya ya yi zargin cewa wasu jama'a a tsakanin al`umomin da ke kan iyakokin kasar na taimaka wa masu fasa-kwaurin.

Hukumar ta ce mutane da dama basu dauka fasa kwauri babban laifi bane.

Souce: BBC


This is the end of my post today. Nigeria: kwastan ta koka kan kashe jami`anta

I hope we can take a good lesson from Nigeria: kwastan ta koka kan kashe jami`anta what I post today. I ask forgiveness for any words and behave which are not supposed to be. Thank you for your kind attention today. Hopefully can give benefits to all of you. well, see you in other articles.

You are now reading the article Nigeria: kwastan ta koka kan kashe jami`anta with the link address https://appsgamezone.blogspot.com/2016/11/nigeria-kwastan-ta-koka-kan-kashe.html

0 Response to "Nigeria: kwastan ta koka kan kashe jami`anta"

Post a Comment